A Najeriya al’umma na cike da zullumi a jihar Neja musamman bayan ƴan ta’adda sun saki wani bidiyo a kafafen sada zumunta wanda ke nuna mutane kusan 600, galibinsu mata da yara da kuma dattijai, waɗanda suka bayyana a matsayin masallatan da suka sace a gari na Borgu a Juma’ar da ta gabata.